Bayan yi wa yar shekara 8 fyade, tsoho mai shekara 70 zai yi shekara 30 a Kurkuku

Wata Kotu a jihar Niger ta yi ma wani tsoho mai suna  Mohammed Sani Umar mai shekara 70 a Duniya daurin shekara 30 a Kurkuku bayan ta same shi da laifin yi wa karamar yarinya mai shekara 8 fyade a Chanchaga jihar Niger.

Umar ya gaya wa Alkalin Kotun Majistare da aka gurfanar da shi ranar 23 ga watan Yuli
cewa ya yi wa yarinyar fyade har sau biyu domin yana kaunarta ne.

Alkalin babban Kotun Majistare III da ke Minna,  Safuratu Abdulkareem, ta sami Umar da aikata laifin da ake tuhumarsa, sakamakon haka ta yi masa daurin shekara 30 a Kurkuku.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN