An yi wa yan mata 2 bulala 100 kowannensu bisa shari'ar Musulunci, karanta dalili

Yan mata guda biyu a birnin Aceh na kasar Indonesia sun sha bulala 100 kowannensu sakamakon kamasu da laifin sayar da harkar karuwanci a yanar gizo.

An aiwatar da hukuncin bulala ga matan da ke sanye da Hijabi a  Langsa da ke Aceh ranar Litinin 27 ga watan Yuli.

Mahukunta a birnin Aceh da ke bin tsarin hukuncin shari'ar Musulunci sun ce matan sun saba dokar addinin Musulunci sakamakon kamasu da laifi ne ya sa aka aiwatar da hukuncin bulala a kansu.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN