Wani karamin jirgin sama na yansandan kasar Kenya ya fado ranar Asabar 13 ga watan Yuni a gabacin Meru yayin da yake kan hanyasa ta zuwa Marsabit dauke da jami'an yansanda
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Mun samo cewa Kwamishinan yansanda na yankin gabacin yankin tare da wasu jami'ansa na kan hanyarsa ce ta zuwa taro da takwaransa na yankin arewaci kafin faruwar lamarin.
An kwantar da wadanda suka sami raunuka a Asibitin Meru Level 5 inda suke samun kulawan Likitoci.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari