Yanzu-yanzu: Bayan sayen fam, Obaseki ya dira hedkwatar PDP domin a tantanceshi

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya dira hedkwatan uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP dake Abuja domin tantanceshi matsayin dan takaran kujeran gwamna karkashin lemanta.

Bayan komawarsa jam'iyyar PDP ranar Juma'a, shugabannin jam'iyyar sun daga ranar rufe tantancewar yan takaran zaben Edo.

Gabanin yanzu, kwamitin tantancewar ta tantance yan takara uku; Gideon Ikhine, Ogbeide Ihama da Kenneth Imansuangbon.

Ku saurari cikakken rahoton...

Rahotun Legit


DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN