Sojin Faransa sun kashe shugaban Al'qaeda na Afrika Abdelmalek Droukdel a kasar Mali

Sojin kasar Faransa sun halaka shugaban kungiyar Al'qaeda na arewacin Afrika da yankin Maghreb Abdelmalek Droukdel bayan shekara bakwai ana nemansa ruwa a jallo.

Sojin Faransa sun halaka shi tare da wasu na hannun damansa kuma manyan Kwamandodinsa a wani farmaki da suka kai ranar Laraba a kasar Mali.

Faransa ta tura dubban sojinta zuwa kasar Mali domin yaki da kungiyar Al'Qaeda da ke ci gaba da wanzar da aikinsu na kashe kashen bayain Allah a kasar Mali da yankin Maghreb.

Ministan tsaro na kasar Faransa Florence Parly ya tabbatar da haka a shafinsa na Twitter.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN