A cewar rahotanni, lamarin ya faru ne da safiyar yau a Gadin Nias, Jakarta, dake kasar Indonesia.
Rahotanni sun nuna cewa mutumin da ba a bayyana sunan shi ba yana kokarin tserewa jami’an kula da shige da fice wadanda suka kutsa cikin ginin don kamo bakin hauren dake zaune ba tare da takardun izinin zama ba a kasar.
Sai dai an bayyana mutumin ya sami raunuka kaɗan kuma an garzaya da shi zuwa wani asibiti dake kusa.
‘Yan Najeriya dadama.na fuskantar barazanar kamu daga Jami’an kula da shige da fice dake kasar Indonesia wanda hakan ke jefa rayukansu cikin hadari.
Hutudole
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari