Type Here to Get Search Results !

Main event

Magidanci ya kashe matarshi ya saka gawar a rijiya a Katsina

Magidanci, Abdulrahman Abdulkarim a jihar Katsina yana can tsare bayan da ake zarginshi da kashe matarshi da kuma jefa gawarta cikin Rijiya.

Lamarin ya farune a kauyen Madabu Badawa dake karamar Hukumar Dutsin-Ma a jihar.Matar me kimanin shekaru 19,

Wasila Sara itace amaryarsa. Kakakin ‘yansansan jihar, Gambo Isa ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace suna tsare da wanda ake zargi kuma yana basu hadin kai wajan Bincike.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies