Magidanci ya kashe matarshi ya saka gawar a rijiya a Katsina

Magidanci, Abdulrahman Abdulkarim a jihar Katsina yana can tsare bayan da ake zarginshi da kashe matarshi da kuma jefa gawarta cikin Rijiya.

Lamarin ya farune a kauyen Madabu Badawa dake karamar Hukumar Dutsin-Ma a jihar.Matar me kimanin shekaru 19,

Wasila Sara itace amaryarsa. Kakakin ‘yansansan jihar, Gambo Isa ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace suna tsare da wanda ake zargi kuma yana basu hadin kai wajan Bincike.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN