Wani matashi dan shekara 36 mai suna Fatai Oyedele ya yi yunkurin kashe kanshi bayan ya tsunduma cikin Rafin Ogun da ke Abeokuta babban birnin jihar Ogun ranar Laraba.
Daily Post ta ruwaito cewa lamarin ya faru da misalin karfe 1:15 na rana.
Jami'an Traffic Compliance and Enforcement (TRACE) Corps.na jihar Ogun ne suka ceto Oyedele bayan ya tsunduma cikin Rafin.
An sami kwalbar guban kwari a cikin aljihun Oyedele, wanda mazauni rukunin gidaje na Tourist Estate ne da ke unguwar Obere Atan-Ota a babban birnin jihar.
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari