Gwamnati zata fara daukar ‘yansanda na musamman

G
wamnatin tarayya ta bayyana cewa cikin makonnan da mukene zata fara daukar sabbin ma’aikatan ‘yansanda na musamman da zasu rika kula da unguwanni a jihar Ogun.Kwamishinan ‘yansandan jihar Ogun,Kenneth Ebrimson ne ya bayyana haka yau,Laraba.

Ya bayyana cewa jami’an ‘yansandan zasu taimaka wajan yaki da laifuka a tsakanin al’umma, matakin farko.

Ya bayyana cewa za’a baiwa ‘yansandan horo irin na sauran ‘yansanda amma bajensu ba zai zama daya dana ‘yansanda da aka saba gani ba.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN