An kashe kwamandan yan CJTF na Damboa Arramma a jihar Borno bayan artabu da boko haram

Shugaban kungiyar sa kai na CJTF a karamar hukumar Damboa a jihar Borno Arramma (Malaminta) ya yi wafati.

Arramma ya bace tun ranar Lahadi bayan wani mumunar hari da boko haram ta kai a Damboa yayin da yake rakiyar matafiya daga Maiduguri zuwa Damboa.

Hakazalika ana fargaban cewa jami'an soji 10 sun rasa rayukansu a wannan hari.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN