2023 Inyamurine zai zama shugaban kasa indai adalci ake a kasarnan -Tsohon gwamnan Anambra

Tsohon gwamnan jihar Anambra,  Jim Nwobodo ya bayyana cewa indai Adalci ake a kasarnan kamata yayi Inyamuri ya zama shugaban Najeriya nan da shekarar 2023.

Ya bayyana hakane a yayin da wasu sarakunan jihar suka kai masa ziyara tare da bashi sarautar gargajiya.

Yace a kasarnan akwai yankuna 3, Arewa, Kudu maso yamma da kudu maso gabas. Wanda yace a shekarar 2023 yana baiwa jam’iyyun siyasa shawarar duka su tsayar da Inyamuri dan takararsu indai gaskiya da Adalci za’a yi.

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN