Za a ci gaba da Azumin Ramadan ranar Asabar 23 ga watan Mayu cikon 30 ga Ramadan

Sakamakon sanarwa da ta fito daga Fadar Mai Martaba Sarkin Musulmi Muhammad Sa'ad Abubakar na III, cewa za ayi Sallar Idi ne ranar Lahadi 23 ga watan Mayu sakamakon rashin ganin Watan Shawwal. Ya zama wajibi kenan Musulmi su tashi da Azumin Ramadan cikon na 30 ga watan.

Latsa nan domin karanta cikakken rahotu.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN