Yadda wasu matasa biyu sun fada hannu bayan sun aikata wani abin kunya

An damke wasu samari biyu bayan sun shiga wani gida suka saci Pant da rigunan nono na mata  a Kajola Ajaba a jihar Osun ranar Asabar 23 ga watan Mayu.

Karkashin jagorancin wani matashi mai suna Friday, wanda ake yi wa inkiya da "Frayo" ya jagoranci aiwatar da satar kafin sun fada hannun kungiyar tsaro ta Amotekun na jihar Osun.

An sami samarin da Pant na mata guda biyar, rigunan nono na mata da wani guntun gatari.

An mika samarin ga jami'an rundunar yansanda domin gudanar da bincike.

A kudancin Najeriya, satar Pant da rigunan nono na mata ya zama ruwan dare, lamari da ake alakanatawa da ayyukan tsafi domin neman Duniya.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN