Shugaba Buhari zai yi wa yan Najeriya wani muhimmin jawabi ranar Litinin

Shugaba Muhammadu Buhari zai yi jawabi ga yan Najeriya ranar Litinin 18 ga watan Mayu, wanda ke zuwa daidai ranar da dokar hana zirga zirga a wasu jihohi ke kawowa karshe bisa umarnin farko.

Aliyu Sani, shugaban kwamitin kula da matsalar COVID-19 a Najeriya ne ya sanar da haka a wata hira da ya yi da gidan Talabijin Channels ranar Lahadi 17 ga watan Mayu.

Ana tsammanin shugaba Buhari zai sauwaka ko ya kara wa'adin dokar hana zirga zirga a jawabinsa da zai yi ranar Litinin.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN