Type Here to Get Search Results !

Main event

Shugaba Buhari zai yi wa yan Najeriya wani muhimmin jawabi ranar Litinin

Shugaba Muhammadu Buhari zai yi jawabi ga yan Najeriya ranar Litinin 18 ga watan Mayu, wanda ke zuwa daidai ranar da dokar hana zirga zirga a wasu jihohi ke kawowa karshe bisa umarnin farko.

Aliyu Sani, shugaban kwamitin kula da matsalar COVID-19 a Najeriya ne ya sanar da haka a wata hira da ya yi da gidan Talabijin Channels ranar Lahadi 17 ga watan Mayu.

Ana tsammanin shugaba Buhari zai sauwaka ko ya kara wa'adin dokar hana zirga zirga a jawabinsa da zai yi ranar Litinin.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies