Shekau ya karyata sojin Najeriya, ya ce babu zancen saranda ko mika wuya



Abubakar Shekau, shugaban Jama’tu Ahlis Sunna Lidda’awati wal-Jihad, wanda aka fi sani da Boko Haram, ya karyata zancen cewa kungiyarsa ta ci ma yarjejeniya da sojin Najeriya ko na Chadi saboda mika wuya ko saranda.

Fitaccen dan Jarida Ahmed Silkida ne ya wallafa a shafinsa na labarai humanangle.

A sabon faifen sauti da Silkida ya wallafa, an jiyo muryar Shekau yana karyata zancen, tare da zargin cewa har yanzu soji basu fahimci tsarin kungiyarba.

Haka zalika Shekau ya yi bayani bisa zancen yadda soji suke luguden wuta a Sambisa.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN