Mai cutar Korona na farko a jihar Kebbi ya warke har an sallame shi

Mutum na farko da aka killace domin jinyar cutar Korona a jihar Kebbi ya warke har an sallame shi daga wajen da aka killace shi.

Shugaban Kwamitin kula da Covid-19 wanda kuma shi ne Kwamishinan lafiya na jihar Kebbi Jaffar Muhammed ya sanar da haka a garin Birnin kebbi.

Sanarwar da aka fitar a shafin Twitter na Gwamnatin jihar Kebbi ta ce tuni wanda aka sallama ya koma cikin jama domin ci gaba da gudanar da rayuwa kamar yadda aka saba.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN