Dan Majalisan Nassarawa ya mutu sakamakon cutar coronavirus

Rahotun BBC Hausa

Gwamnatin jihar Nasarawa ta ce cutar korona ta yi ajalin wani dan majalisar jiha Hon Sule Adamu.
Gwamnan jihar Abdullahi Sule ne ya tabbatar da rasuwar dan majalisar ga manema labarai yayin da yake bayani kan halin da ake ciki kan annobar korona.

Mai taimakawa gwamman kan harakokin watsa labarai ya shaida wa BBC cewa dan majalisa ya nuna alamun cutar korona kuma ya rasu ne kafin fitar da sakamakon gwajin da aka yi masa na cutar.
Gwajin kuma ya tabbatar da yana dauke da cutar.

Yanzu gwamnatin ta rufe zauren majalisar jihar tare da killace dukkanin 'yan majalisar don dakile bazuwar cutar a jihar.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN