Allah ya yi wa manyan ma'aikatan Gwamnatin jihar Zamfar 2 rasuwa

Allah ya yi Sakatarorin din din dim guda biyu rasuwa a Gwamnatin jihar Zamfara sakamakon mabanbantan gajeruwar rashin lafiya.

Wadanda suka rasu su ne Yawale Dango na ofishin shugan ma'aikata da kuma Ahmed Saleh na ma'aikatan gidaje da cigaban birane na jihar Zamfara.

Tuni aka bizine mamatan bisa tsarin addinin Musulunci.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN