Za a raba wa yan Najeriya buhuhuwan shinkafa da kwastam suka kwace na smogal

Shugaba Muhammadu Buhari ya umarci hukumar hana fasa kwabri na kasa NCS da su raba wa 'yan Najeriya buhuhuwan shinkafa da suka kwace daga wajen masu fasakwabri.

Buhari ya yi wannan ne domin rage radadin killacewa da gwamnati ta bukaci jama'a su yi sakamakon cutar coronavirus.

Sanarwar haka ta fito ne daga bakin Monistan kudi Zainab Ahmed, lokacin da take zantawa da manema labarai a Abuja ranar Litinin da safe.

DAGA ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN