Wasu makiyayan dabbobi guda biyu sun mutu bayan sun yi wa kansu munanan rauni da adda yayin da suke fada saboda wata mata a Oljorai da ke Gilgil a kasar Kenya.
Wannan lamari ya ba jama'a mamako ganin yadda aka sare wuyar daya daga cikin makiyayan kuma ya mutu nan take, yayin da dayan kuma ya mutu jim kadan bayan an kai shi wani Asibiti.
Wani ganau mai suna Abel Kiprokon ya ce, mutanen biyu suna soyayya da matar ce uwar yara uku, tun shekara biyu da suka gabata ba tare da sun sani ba sai daga bayannan
Daga bisani rigima ya sa mutanen biyu suka afka wa junansu ta hanyar yin amfani da adda.
Kwamishinan yankin Gilgil, Ndambuki Mutheki ya ce yansanda na gudanar da bincike kan lamarin, kuma sun kama matar da aka yi rikici a kanta.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Latsa nan ka zabi masoyiyarka daga jerin 'yan mata da ke neman aure ko soyayya
Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari