Tap di: Wani mutum ya ce El-rufai ya yi karya ne cewa yana dauke da cutar coronavirus

Wani mutum dan Najeriya ya ce shi fa yana akan ra'ayin cewa Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufai ya yi karya ne cewa ya kamu da cutar coronavirus. Ranar Asabar da ta gabata ne Gwamna El-rufai ya sanar cewa yana dauke da cutar kuma ya killace kansa.

Wannan mutun ya bayyana ne a wani faifen bidiyo a Twitter inda ya ce " Gwamnan ya fito ya ce yana dauke da cutar coronavirus ne bayan ya ji irin tallafi da gwamnatin jihar Lagos ta samu tun lokacin da aka sami bullar cutar a jihar a watan Fabrairu na wannan shekara.

Kalli bidiyon a nan https://www.instagram.com/p/B-bTsj-jpON/?utm_source=ig_web_copy_link

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Latsa nan ka zabi masoyiyarka daga jerin 'yan mata da ke neman aure ko soyayya  

Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika 

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN