Kungiyar ta kuduri aniyar yin aikin feshi a wannan unguwa domin rage tsananin yawan sauro da jama'ar unguwar ke fama da shi kamar yadda Ma;lam Habibu ya shaida mana.
Malam Haboibu Bello ya ce " Za mu fara feshin maganin sauron ne daga Shataletalen Sarki Sir Yahaya, zuwa Shataletalen sabuwar Kasuwa, kuma ta dauke zuwa mahadar hanya ta gidan Dr. Bello, zuwa tsohowar kasuwa, har bayan makarantar Cibiyar Musulunci na Abdullahi Fodio.
An shirya wannan aiki zai sami halartar matasa da masoya tafiyar Abubakar Malami domin ganin an yi nassara bisa tsari da manufa.
Majiyarmu ta ce za a fara gudanar da aikinn ne da karfe 10 na safe ranar Lahadi
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari