Hotunan yadda mahara suka kashe bayin Allah tareda kone gidaje 23 a jihar Plateau


'Yan awanni bayan an kashe wasu mutane  guda uku a garin Ancha da ke karamar hukumar Bassa a jihar Plateau. An sake kashe wasu mutane bakwai  kuma aka kone gawakinsu a makwabtan kauyen Hukku a karamar hukumar ta Bassa.

Kakakin kungiyar ci gaban matasa Miango mai suma Mr. Lawrence Zongo ne ya tabbatar da kisan mutanen wanda aka aikata ranar Alhamis. 

Ya kara da cewa maharan sun fi 200, sun kuma kone gidaje fiye da 23 na kauyawan sakamakon harin da suka kai da sanyin safiyar Alhamis.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN