Zargin cin zarafin budurwa: Gwamna Yahaya Bello ya dakatar da kwamishinansa

Gwamna Yahaya Bello ya bayar da umarnin dakatar da Kwamishinan albarkatun ruwa na jihar Kogi Mr Abdulmumini Danga wanda ake tuhuma da yi wa wata budurwa fyade tare da dukanta.

Wata majiya daga gidan gwamnatin jihar Kogi ta ce Gwamna Bello ya bukaci 'yansanda sun hanzarta gudanar da bincike da suke yi kan lamarin.

Idan baku manta ba, mun labarta maku cewa wata yarinya mai sun Elizabeth Oyeniyi ce ta fallasa abin da ta yi zargin cewa Kwamishinan ya yi mata fyade kuma ya yi mata duka bayan ta wallafa rubutu dangane da Kwamishinan a shafinta na Facebook.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN