Ganduje ka yafewa Sarki Sanusi, watakila za ka bukace shi watan gobe – Shehu Sani

Rahotun Jaridar Aminiya

Tsohon dan majisar dattawan Najeriya mai wakiltar mazabar Kaduna ta tsakiya Sanata Shehu Sani. Ya bukaci Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da yafewa Mai Martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II, sannan ya manta da abin da ya faru.

Shehu Sani, ya kara da cewa, Sarkin ya ci gaba da rike masarautar, wataran Gwamnan zai bukaci Sarkin.
 
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN