Fiye da gidaje 100 sun lalace bayan tashin ababen fashe fashe a wata mota a jihar kudu

An sami fashe fashen ababe da ya yi sanadin lalata fiye da gidaje 100 a garin Eleyowo da ke karamar hukuma Akure ta arewa a jihar Ondo.

Mazauna garin sun ce an sami fashe fashen ne da safiyar ranar Asabar 28 ga watan Maris, lamari da ya katse zirga zirga tsakanin Akure zuwa Owo, kuma ana fargaban mutane da dama sun sami rauni.

Wannan ya faru ne kasa da kilomita daya daga filin saukan Jiragen sama na Akure, lamari da ya bata wani Mujami'a, da wata makaranta tare da gidajen bayin Allah.
Sai dai Gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu, ya ce lamarin ya faru ne bayan mota da take dauke da ababen fashe fashen ta sami matsala yayin da take dauke da kayakin fashe fashen na jami'an tsaro zuwa makwabciyuar jihar.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Latsa nan ka zabi masoyiyarka daga jerin 'yan mata da ke neman aure ko soyayya  

Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika 

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN