Buhari zai gabatar da jawabi kai tsaye ga 'yan kasa da yamma

Jaridar Legit Hausa ta wallafa cewa da yammacin yau, Lahadi, ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai gabatar da jwabi kai tsaye ga 'yan Najeriya, kamar yadda wata sanarwa daga fadar shugaban kasa ta bayyana.

A wani sako da Bashir Ahmad, mataimaki na musamman ga shugaba Buhari, ya fitar a shafinsa na tuwita, ya bayyana cewa shugaban kasar zai gabatar da jawabin ne da misalin karfe 7:00 na yamma. Ya bayyana cewa za a iya sauraro ko kallon jawabin na shugaba Buhari a gidajen radiyo da talabijin da ke fadin kasar nan.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN