Yi wa Buhari ihu a Maiduguri: Umar Namashaya Diggi ya fadi wani muhimmin abu kan lamarin

Fitaccen dan siyasa, kuma tsohon shugaban karamar hukumar mulki ta Kalgo a jihar Kebbi, Alhaji Umar Namashaya Diggi, ya ce matsalar tsaro a Najeriya ba lalurar shugaba Buhari kadai ce ba.

Namashaya Diggi ya yi wannan bayani ne a fashin baki da ya yi a garin Birnin kebbi yayin zantawa da manema labarai.

Ya tabo matsaloli da suka addabi yan Najeriya tare da bayar da shawara ga yan siyasar jihar Kebbi, kan wasu mauhimman ababen rayuwar al'umman jihar Kebbi da ya kamata a duba da idon basira.

Kalli bidiyo a kasa:


DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN