Yanzunnan: Hotunan yadda yan fashi suka halaka jama'a a Bankin jihar Ondo

Ana fargaban mutane da dama ne suka mutu, lokacin wani mumunar fashi da makami da wasu yan fashi suka yi a wani Banki da ke garin Ile Oluji na karamar hukumar Ile-Oluji/Oke-Igbo a jihar Ondo ranar Alhamis.

ISYAKU.COM ya samo cewa ana zargin cewa wasu yan fashi da makami ne suka kai samamen bazata, lamari da ya yi sanadin salwantar rayukan jami'an tsaro da suka mika rayuwarsu ga Allah, domin ceton jama'a bayan yan fashi sun kashesu.

Hatta kwakwalwar wani bawan Allah, sai da ta fita daga kokon kansa, sakamakon tsananin bala'in barin wuta daga bindigogin yan fashin.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN