Type Here to Get Search Results !

Main event

Yanzunnan: Hotunan yadda yan fashi suka halaka jama'a a Bankin jihar Ondo

Ana fargaban mutane da dama ne suka mutu, lokacin wani mumunar fashi da makami da wasu yan fashi suka yi a wani Banki da ke garin Ile Oluji na karamar hukumar Ile-Oluji/Oke-Igbo a jihar Ondo ranar Alhamis.

ISYAKU.COM ya samo cewa ana zargin cewa wasu yan fashi da makami ne suka kai samamen bazata, lamari da ya yi sanadin salwantar rayukan jami'an tsaro da suka mika rayuwarsu ga Allah, domin ceton jama'a bayan yan fashi sun kashesu.

Hatta kwakwalwar wani bawan Allah, sai da ta fita daga kokon kansa, sakamakon tsananin bala'in barin wuta daga bindigogin yan fashin.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies