Yanzu-yanzu: INEC ta soke jam'iyyun siyasa 75, 16 kawai suka rage


Rahotun Legit Hausa

Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa hukumar gudanar da zabe ta kasa wato INEC ta soke jam'iyyun siyasa 74 a Najeriya. 

Jam'iyyun da suka rage yanzu 16 ne kacal. Shugaban hukumar, Farfesa Mahmoud Yakubu, ya bayyana dalilan da yasa aka soke jam'iyyun. 

Dalilan sune: 

1. Saba dokokin rijistan jam'iyyar siyasa a Najeriya
2. Gaza samun 25% na kuri'u a jiha ko daya a zaben shugaban kasa da ya gabata, sannan gaza smaun 25% na kuri'u a karamar hukuma ko daya a zaben gwamnonin jihohi 36
3. Gaza cin zabe a yanki daya a zaben shugaban karamar hukuma a kananan hukumomi 774, gaza cin kujerar dan majalisa daya a jihohin Najeriya da gaza cin kujeran kansila ko daya fadin tarayya 

Jam'iyyun da suka rage sune:

Jam'iyyar Accord
Jam'iyyar Action Alliance AA
Jam'iyyar African Action Congress AAC
Jam'iyyar ADC
Jam'iyyar APC
Jam'iyyar ADP
Jam'iyyar APGA
Jam'iyyar APM
Jam'iyyar LP
Jam'iyyar NNPP
Jam'iyyar NRM
Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PRP
Jam'iyyar SDP
Jam'iyyar YPP
Jam'iyyar ZLP
Jam'iyyar BP
Jam'iyyar APP


DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN