Type Here to Get Search Results !

Main event

Yadda rikicin kan iyaka ya salwantar da rayukan wasu kauyawa, duba hotuna

Akalla mutum biyu sun mutu, fiye da goma sun bace sakamakon wani mumunar rikici da ya barke a garin Isu na karamar hukumar Arochukwu da ke jihar Abia ranar Litinin, sakamakon jayayya kan iyaka da makwabatansu na al'umman Biase da ke karamar hukumar Ukwa Odokpani a jihar Cross Rivers.

ISYAKU.COM ya samo cewa al'umman garin Isu sun sha fama da mumunar tashin hankali da ke salwantar da rayuka sakamakon rikicin iyaka da makwabatansu na garin Utama a jihar Cross Rivers, tun shekaru da dama da suka gabata.

Rahotanni sun nuna cewa wasu yan bindiga dadi ne suka kai hari da misalin karfe 8 na dare suka buda wuta da bindigogi a garin Isu, daga bisani suka gudu.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies