Wani matashi mai suna Mr. Ossy dan asalin garin Aguleri a jihar Anambra, ya rataye kanshi a bishiyar Mangoro da igiya har ya mutu.
Ganau ba jiyau ba, wani mai suna Ahamefule Bright, ya ce, Ossy ya kashe kanshi ne bayan ya sami sakon cewa budurwarsa mai suna Miss Melisa Nnaji, yar asalin jihar Enugu, da ya dauki nauyin karatunta har ta kammala Jami'a, za a daura mata aure da wani mutum.
Mujallar ISYAKU.COM ya samo cewa, Ossey da Melisa sun yi alkawarin cewa za su yi aure idan ta kammala karatun Jami'a, sakamakon haka Ossy ya dauki nauyin karatunta har ta kammala, amma sai ta juya masa baya za ta auri wani.
An sa ranar daura wa Melisa aure ranar 18 ga watan Maris 2020, kafin mutuwar Ossy.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari
Ganau ba jiyau ba, wani mai suna Ahamefule Bright, ya ce, Ossy ya kashe kanshi ne bayan ya sami sakon cewa budurwarsa mai suna Miss Melisa Nnaji, yar asalin jihar Enugu, da ya dauki nauyin karatunta har ta kammala Jami'a, za a daura mata aure da wani mutum.
Mujallar ISYAKU.COM ya samo cewa, Ossey da Melisa sun yi alkawarin cewa za su yi aure idan ta kammala karatun Jami'a, sakamakon haka Ossy ya dauki nauyin karatunta har ta kammala, amma sai ta juya masa baya za ta auri wani.
An sa ranar daura wa Melisa aure ranar 18 ga watan Maris 2020, kafin mutuwar Ossy.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari