Type Here to Get Search Results !

Main event

Wani Alfa ya shiga uku bayan ya dandana abin da ba huruminsa ba, duba abin da ya faru



Yan sanda a jihar Osun, sun gurfanar da wani Malamin addinin Musulunci mai suna Habeebulah AbdulRahma,n wanda aka fi sani da suna El-Edewy, a gaban Kotu a karo na biyu bisa zargin yi wa yar shekara 16 fyade a 2019.

Duk da yake iyayen yarinyar  sun nemi a sasanta lamarin ba a cikin Kotu ba, amma saboda matsi daga kungiyoyi da kafafen yada labarai, sai yan sanda suka sake gurfanar da Habeebullah a gaban Kotu.

An tuhumi Habeebullah ranar Laraba 12 ga watan Fabrairu, da daukan yarinyar, ya kaita wani waje inda ya sadu da ita, da kuma shafar sassa na jikinta.
An bayar da belin sa har zuwa ranar da Kotu za ta sake zamanta.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies