Type Here to Get Search Results !

An kashe mutum biyu yayin tashin hankali tsakanin Yarbawa da Hausawa a jihar Ogun

An raunata mutum biyu bayan an caka masu wuka lokacin da fada ya kaure tsakanin Yarbawa da Hausawa a kasuwar Lafenwa da ke Abeokuta babban birnin jihar Ogun.
 
Jaridar Punch ta ruwaito cewa kakakin hukumar yansandan jihar Ogun, Abimbola Oyeyemi, ya tabbatar da faruwar lamarin , ya ce babu asarar rai.
 
Punch ta ce, rigimar ya faru ne bayan wata jita-jita cewa wasu da ake zargin cewa matasan kabilar Yarbawa ne sun kashe wani Bahaushe.
 
Oyeyemi ya ce an kama mutum hudu, tare da wukake takwas, bayan mumunar tashin hankalin da ya gudana.
 
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN