Za mu yi karar wadanda suka yi wa Mawakan jihar Kebbi duka a Kotu - Lauya Fingilla

Fitaccen Lauyan kare hakkin bil'adama, kuma daya daga cikin Laiyoyi da ke kare Mawakan jihar Kebbi da aka yi kararsu a gaban Kotu bisa zargin cin zarafin Gwamnan jihar Kebbi a wata waka da suka rera, ya ce za su yi karar wadanda suka yi wa Mawakan dukan fitan albarka.

Bayan fitar wakar da ta ja hankalin jama'a a ciki da wajen jihar Kebbi da Mawakan suka rera, bayanai sun bulla cewa wasu Mawakan sun sha dan karen duka bayan an yi zargin cewa wani mai taimaka wa babban dan siyasa ya sa yan bangan siyasa sun yi wa Mawakan duka.

Kalli jawabin Lauya A.A Fingilla:



DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN