Bayan fitar wakar da ta ja hankalin jama'a a ciki da wajen jihar Kebbi da Mawakan suka rera, bayanai sun bulla cewa wasu Mawakan sun sha dan karen duka bayan an yi zargin cewa wani mai taimaka wa babban dan siyasa ya sa yan bangan siyasa sun yi wa Mawakan duka.
Kalli jawabin Lauya A.A Fingilla:
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari