Babban Kotun Majistare da ke garin Birnin kebbi, ta bayar da belin Mawakan da Gwamnan jihar Kebbi ya yi kararsu a gabanta.
Gwamna Abubakar Atiku Bagudu ya yi karar Mawakan ne a gaban Kotu bisa zargin cin zarafinsa tare da bata sunansa, na iyalinsa da Gwamnatin jihar Kebbi.
Tuni aka saki Mawakan daga Kurkuku kuma har wasu daga cikinsu sun isa gida.
Ku kasance tare da miu domin samun cikakken rahotu........
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari
Gwamna Abubakar Atiku Bagudu ya yi karar Mawakan ne a gaban Kotu bisa zargin cin zarafinsa tare da bata sunansa, na iyalinsa da Gwamnatin jihar Kebbi.
Tuni aka saki Mawakan daga Kurkuku kuma har wasu daga cikinsu sun isa gida.
Ku kasance tare da miu domin samun cikakken rahotu........
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari