Yan majalisan tarayya 4 da suka mutu a bakin aiki a shekarar 2019

Duba jerin sunayen yan majalisan wakilai da suka riga mu gidan gaskiya a shekarar 2019 da dalilin mutuwarsu.
 

1. Honourable Rep Olatoye Temitope Sugar
Jam'iyar: ADP

Dan majalisa mai wakiltar mazabar tarayya Lagelu / Akinyele, kuma shugaban kwamitin tsare-tsare da bunkasar birane.

Dalilin mutuwarsa: Harbi da bindiga

Shekarunsa: (1973 – 9 Maris 2019)

2. Honourable Rep Jafa’aru Iliyasu

Jam'iya: APC

Dan majalisa mai wakiltar Rijau/Magama a majalisar wakilai na tarayya. daga jihar Niger.


Sanadin mutuwarsa: Rashin lafiya

Ranar mutuwarsa: Disamba 2, 2019


3. Senator Benjamin Uwajumogu

 Sanata mai wakiltar Imo ta arewa kuma shugaban kwamitin kwadago da ayyuka a majalisar Dattawa

Jam'iya: APC

Sanadin mutuwarsa: Ya yanke jiki ya fadi ya mutu a gidansa

Ya mutu ranar: Disamba 18, 2019

Shekarusa: 51


4. Honourable Rep Mohammed Adamu Fagen Gawo

Dan majalisar wakilai na tarayya mai wakiltar Garki-Babura (Jigawa)

Jam'iya: APC

Sanadin mutuwarsa: Wata cuta da ta kama kafafunsa.
Ya rasu ranar : Disamba 31, 2019

Shekarusa: 74

DAGA ISYAKU.COM Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA Facebook.com/isyakulabari Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN