Type Here to Get Search Results !

Wa'iyazu billahi: An tsinci gawar almajiri bayan an gundule kansa

An tsinci gawar wani Almajiri da aka gundule kansa aka jefar da shi a kan titi a Beji da ke Minna a jihar Niger. Ba a san wadanda suka aikata wannan danyen aiki ba kawo yanzu.
Amma mazauna wannan unguwa sun yi zargin cewa matsafa ne suka gundule kan Almajirin, domin gudanar da lamarin tsafi.

Hakazalika jama'a na cikin fargaba, ganin yadda wannan lamari ya faru a unguwar. Sun yi kira ga hukumomi cewa su yi bincike kan lamarin domin ganin cewa hakan bata sake faruwa ba, tare da kama wadanda suka aikata wannan aiki.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN