Ranar Talata da ta gabata ne Kotun koli ta Najeriya ta soke nassarar da INEC ta ba Emeka Ihedioha na jam'iyar PDP, ta kuma mika wa Hope Ozodinma na jam'iyar APC.
Magoya bayan Ihedioha sanye da bakaken tufafi, sun kwanta a kan titi maza da mata suna kuka, tare da birgima. Wasu kuma suna rike da kwalaye da aka rubuta " Muna bukatar ya dawo" da " An halaka dimokaradiya" sai " Ihedioha dai muka sani" da sauransu.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari