Hotuna: Saboda N200, ana zargin soji ya halaka wani saurayi har lahira | ISYAKU.COM

Ana zargin cewa wani soji ya bindige wani hazikin matashi a jihar Ogun saboda N200 a cikin kasuwar Oluwanisola da ke kan babbaan titin Ibadan zuwa Lagos.

Wani ganau ya ce " Wani soja ne ya kashe wani hazikin matashi a cikin kasuwar Oluwanisola a Isheri Olafin da ke jihar Ogun saboda N200".

Kalli hotuna:

DAGA ISYAKU.COM Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA Facebook.com/isyakulabari Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN