|
Gwamna Atiku Bagudu, Mataimakin Gwamna Samaila Yombe, Ministan shari'a Abubakar Malami |
An gudanar da taron masu ruwa da tsaki na jam'iyar APC a jihar Kebbi, inda aka tattauna ababe da suka shafi dinke baraka, yafe wa juna, tsarin yadda za a taimaka wa jama'a domin rayuwansu ta inganta, mayar da hankali kan harkar tsaro, tare da yin bayanin matsayin da siyasar jihar Kebbi ke ciki.
Latsa kasa ka saurari jawabai
Sanata Adamu Aliero:
Sauke sauti Latsa nan
Abubakar Malami SAN:
Sauke sauti Latsa nan
Gwamna Atiku Abubakar Bagudu:
Sauke sauti Latsa nan
|
Maziyarta taron a dakin taro na shugaban kasa Birnin kebbi |
|
Dan Majalisar tarayya daga Zuru, Kabiru Tukura daga gefen dama |
|
Maziyarta taro |
DAGA
ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/Hp4xUtixUxh5d76Kw2TGpp