Hukumar kiyaye hadurra ta kasa FRSC rundunar jihar Kebbi, ta gudanar da wani zagayen yekuwa domin fadakar da jama'a kan illolin aron hannu yayin tukin ababen hawa ranar Laraba 13/11/2019, tare da fadakar da jama'a cewa aron hannu a titi babban laifi ne. Hakazalika ta yi ma wadanda suka sami hadari a bana fatan samun lafiya.
DAGA ISYAKU.COM Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp https://chat.whatsapp.com/Hp4xUtixUxh5d76Kw2TGpp
DAGA ISYAKU.COM Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp https://chat.whatsapp.com/Hp4xUtixUxh5d76Kw2TGpp