Rahotanni daga Lokoja na cewa ana fargaban wasu mutane da dama sun kone kurmus bayan wata motar tankan man fetur ta fadi a gaban wani gidan mai kuma ta kama da wuta a Felele da safiyar ranar 18 ga watan Nuwamba.
Babu wani karin bayani kawo yanzu.
Kalli hotuna:
DAGA ISYAKU.COM Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp https://chat.whatsapp.com/Hp4xUtixUxh5d76Kw2TGpp
Babu wani karin bayani kawo yanzu.
Kalli hotuna:
DAGA ISYAKU.COM Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp https://chat.whatsapp.com/Hp4xUtixUxh5d76Kw2TGpp