Masu ruwa da tsaki akan amfani da wutan lantarki a garin Birnin kebbi karkashin jagorancin kungiyar ci gaban jihar Kebbi watau Kebbi Development Forum KDF, ta tattauna tare da Janar Manajan kampanin raba wutan lantarki KEDCO reshen jihar Kebbi tare da manyan jami'ansa domin warware bakin zare kan matsaloli da ake samu dangane da wutan lantarki a garin Birnin kebbi.
Latsa bidiyo a kasa domin karin bayani:
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Latsa bidiyo a kasa domin karin bayani:
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN