An yi wa mataimakin shugaban jam'iyar APC na mazaba ta 5, a karamar hukumar Oyigbo na jihar Rivers Edward Okechukwu kisan gilla bayan wasu yan bindiga sun bude masu wuta suka kashe shi tare da wasu mutum hudu da safiyar Litinin.
Yan unguwar da lamarin ya faru sun yi zargin cewa maharan sun fito ne daga Ilori na al'umman Ogoni da ke karamar hukumar Tai a jihar Rivers.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa Shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN