Legit Hausa
Boss Mustapha, Sakataren Gwamnatin tarayya wato SGF ne ya
bada wannan sanarwa ga gidan talbijin na ChannelsTv cewa Shugaban kasa zai
rantsar da ministoci ranar Laraba 21 ga watan Agusta, 2019.
A wani labarin zaku ji cewa, hukumar EFCC ta kai samame
gidan tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari inda ta samu manya-manyan
motoci guda 21 a cikin gidan. Rahotannin da muka samu daga jaridar The Nation
sun bayyana mana cewa, tun lokacin da gwamnan ke bisa mulki hukumar EFCC ke bibiyarsa
amma sai dai a wancan lokacin yana da wata kariya ta musamman kasancewarsa
gwamnan jiha.
Cikakken labarin zai zo maku daga baya…..
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi