Legit Hausa
Mun kawo muku rahoton Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu
Sanusi II ya karbi tarewar matarsa ta hudu, diyar mai martaba Lamidon Adamawa,
Sa'adatu Barkindo Mustapha, shekaru hudu bayan daura aurenta.
An kawo sabuwar amaryar fadar sarkin Kano ne a ranar Asabar
kuma za'a gudanar da Budar Kai a ranar Lahadi. Sabuwar amaryar ta kammala
karatunta a wata jami'ar kasar Ingila inda ta tafi karatu bayan aurenta.
Mai martaba sarkin Kanon yana auren mata hudu yanzu masu
suna Maryam, Rakiya da Sadiya, diyar marigaryi Ado Bayero. A yau mun kawo
hotunan matan sarkin hudu da yaransa mata da maza .
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi