Shugaba Muhammadu
Buhari a ranar Talata ya mayar da martani ga mutanen dake korafin cewa
babu tsaro a Najeriya a yau inda ya kirasu da suna ‘marasa kishin kasa’.
Idan baku manta ba, a jiya Litinin ne tsohon shugaban kasa Olusegun
Obasanjo ya rubutawa Buhari wata budaddiyar wasika inda yake sukar
lamarin tsaron a yau da ma wasu abubuwa da dama game da gwamnatin
Shugaba Buhari.
Shugaba Buhari yayi wannan martanin ne ranar Talata a fadar gwamatin
tarayya ta villa, yayin da yake karbar bakoncin majalisar zartarwar
kungiyar Buhari Campaign Organisation (BCO). Inda ya ce, marasa kishi ne
kadai za su iya sukar lamarin tsaron kasar nan, ba tare da ya kira suna
ba.
A cewar shugaban kasan, ko wace kasa a duniyar nan na da irin nata
matsalolin tsaro. Ya kara da cewa akwai sabbin matsalolin ‘yan bindiga
da kuma garkuwa da bil adama a kasashen duniya a yau.
Cikakken bayani na nan tafe……… Read more: https://hausa.legit.ng/1249163-yanzu-yanzu-marasa-kishin-kasa-ne-masu-kushe-tsaron-najeriya-buhari-ya-mayarwa-obasanjo-martani-a-fakaice.html
Legit Hausa
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Talata ya mayar da martani
ga mutanen dake korafin cewa babu tsaro a Najeriya a yau inda ya kirasu da suna
‘marasa kishin kasa’.
Idan baku manta ba, a jiya Litinin ne tsohon shugaban kasa
Olusegun Obasanjo ya rubutawa Buhari wata budaddiyar wasika inda yake sukar
lamarin tsaron a yau da ma wasu abubuwa da dama game da gwamnatin Shugaba
Buhari.
TALLATA HAJARKA A ISYAKU.COM domin isar da kasuwancinka ga fiye da mutum miliyan 3.5 a fadin Naajeriya da Nahiyar Afrika, musamman Arewacin Najeriya a isyakulabari@gmail.com
Shugaba Buhari yayi wannan martanin ne ranar Talata a fadar
gwamatin tarayya ta villa, yayin da yake karbar bakoncin majalisar zartarwar
kungiyar Buhari Campaign Organisation (BCO). Inda ya ce, marasa kishi ne kadai
za su iya sukar lamarin tsaron kasar nan, ba tare da ya kira suna ba. A cewar
shugaban kasan, ko wace kasa a duniyar nan na da irin nata matsalolin tsaro.
Ya kara da cewa akwai sabbin matsalolin ‘yan bindiga da kuma
garkuwa da bil adama a kasashen duniya a yau.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi