Yan bindiga sun kai hari kan wadanda zasu bayar da shaida ga jam'iyar PDP da dan takaran shugaban kasa a jam'iyar PDP Atiku Abubakar yau yayin da ya kamata su gabata a gaban Kotun sauraren korafe-korafen zaben shugaban kasa'
Sakamakon haka, rahotanni sun ce Alkalin Kotun Jastis Muhammed Garba ya daga sauraron karar da Atiku/Obi suka shigar a gabanta har zuwa ranar Litinin, 15 ga watan Yuni 2019 kamar yadda jam'iyar PDP ta wallafa a shafinta na sada zumunta.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Sakamakon haka, rahotanni sun ce Alkalin Kotun Jastis Muhammed Garba ya daga sauraron karar da Atiku/Obi suka shigar a gabanta har zuwa ranar Litinin, 15 ga watan Yuni 2019 kamar yadda jam'iyar PDP ta wallafa a shafinta na sada zumunta.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi